fidelitybank

Hisbah ta kama Gandaye 11 a Kano

Date:

Hukumar Hisbah ta kama wasu mutane 11 a ranar Talata waÉ—anda aka ga suna cin abinci a lokacin azumin watan Ramadan a jihar Kano.

Jihar Kano – da ke da mafi rinjayen musulmi – ta kasance mai aiki da dokokin shari’a da tsarin addinin musulunci.

Hukumar ta hisbah kan gudanar da bincike a wuraren cin abinci da kasuwanni duk shekara a cikin watan Ramadan.

Kakakin hukumar, Lawal Fagge ya shaida wa BBC cewa an kama mutum 11, maza 10 da na mace É—aya da ba sa azumi.

“Mun kama mutane 11 a ranar Talata ciki har da wata mata da ke sayar da gyaÉ—a da aka ga tana cin kayanta inda wasu kuma suka sanar da mu,” .

“Sauran mutum 10 maza ne, kuma an kama su a fadin birnin musamman kusa da kasuwannin da ake tafka ta’asa.

Amma ya ce daga bisani an sake waÉ—anda aka kama bayan sun yi rantsuwar cewa ba za su sake shan azumi da gangan ba.

Ya kara da cewa za a ci gaba da gudanar da bincike amma ya ce an keɓe waɗanda ba musulmai ba.

“Ba mu kama waÉ—anda ba musulmai ba saboda wannan bai shafe su ba kuma kawai lokacin da za su iya yin laifi shi ne idan muka gano suna dafa abinci don sayar wa musulmi da ya kamata yana azumi.”

Kimanin shekaru 20 da suka gabata ne aka ɓullo da shari’ar Musulunci domin ta dace da dokokin da ba ruwansu da addini a jihohi 12 na arewacin Najeriya, waɗanda galibinsu Musulmi ne.

Watan Ramadan na da matukar muhimmanci a Musulunci.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp