fidelitybank

Hisba ta cafke ƴan Mata da Maza ma su yawon dare a Kano

Date:

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu mutane 10 da suka hada da mata takwas da maza biyu, bisa zarginsu da yawon ddare a sassa daban-daban na jihar.

An yi kamen ne a wani bangare na yakin da ake yi na “Operation Clean Up” da nufin inganta zaman lafiyar jama’a da kuma kula da tsaftar kawar da baɗala.

Da yake zantawa da manema labarai, mukaddashin kwamandan Hisbah, Aminudden Mujahiddeen, ya bayyana cewa an kama mutanen ne a tashar mota ta Kofar Ruwa, titin filin jirgin sama, Sabon Gari, da sauran wurare.

Ya bayyana cewa wasu daga cikin wadanda aka kama ana zarginsu da safarar miyagun kwayoyi da kuma nemansu. “Wasu ma ba ’yan Kano ba ne. Hasali ma daya daga cikin matan ba ‘yar Najeriya ba ce,” Mujahiddeen ya bayyana.

Ya kuma tabbatar wa da jama’a cewa ana ci gaba da gudanar da bincike kuma za a dauki matakin da ya dace a wani bangare na kokarin tabbatar da doka da oda a jihar.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp