fidelitybank

Hezbollah ta harba rokoki cikin Isra’ila

Date:

Ƙungiyar Hezbollah ta Lebanon ta harba makaman roka zuwa arewacin Isra’ila, bayan wani hari da Isra’ila ta kai birnin Nabatieh da ke kudancin ƙasar ya kashe a ƙalla mutum 10.

Rundunar sojin Isra’ila ta ce aƙalla makaman roka 50 aka harba cikin garin Ayelet HaShahar da ke arewacin ƙasar. Kuma babu rahoton rasa rai.

Ministan lafiyar Lebanon, Firass Abiad ya shaida wa BBC cewa ginin da aka kai wa hari a ƙasar, sansanin ‘yan gudun hijirar Siriya ne.

Isra’ila ta ce ta ƙaddamar da harin ne kan cibiyar makaman ƙungiyar Hezbollah.

Zaman tankiya da nuna wa juna yatsa tsakanin Isra’ila daLebanon ya ƙara a makonnin baya-bayan nan, bayan da Isra’ila ta kashe wani babban kwamandan ƙungiyar a birnin Beirut, wani abu da Hezbollah ta sha alwashin mayar da martani.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp