fidelitybank

Haɗin kai ne zai kai APC ga samun nasara – Matawalle

Date:

Gwamna Bello Matawalle ya yi kira ga shugabanni da magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da su gyara gidansu, domin jam’iyyar ta ci gaba da mulki a 2023.

Matawalle ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a ranar Litinin a filin jirgin saman Sultan Abubakar, Sokoto wanda zai tafi Gusau, babban birnin jihar Zamfara.

Ya danganta nasarar sulhun da aka samu tsakanin masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar da sa hannun Allah.

“Ba ni na yi ba, amma Allah ne ya sa baki. Yanzu da muka zama daya da iyali daya a jihar Zamfara, za mu hada kai mu mayar da hankali kan zaben 2023 tare da tabbatar da cewa, jam’iyyarmu ta samu nasara a dukkan matakai.

“Da wannan sulhu, ina da yakinin cewa, APC za ta lashe dukkan zabuka a zaben 2023,” in ji gwamnan.

Kamfanin Dillancin Labaran na Ƙasa NAN, ya bayar da rahoton cewa, a ranar 9 ga watan Mayu, Sanata Abdullahi Adamu shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar a Zamfara.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp