fidelitybank

Haɗakar Atiku da Tinubu ba za ta ba mu tsoro ba – APC

Date:

Jamiyyar APC ta yi martani da cewa hadakar tsohon mataimakin shugaban kasar nan Atiku Abubakar da tsohon gwamnan jihar Anambra Peter Obi ta yi kadan ta iya tasirin kawar da shugaban Tinubu a matsayin shugaban kasa a karo na biyu a zaben 2027.

Daraktan yada labarai na jamiyyar APC na kasa, Bala Ibrahim ne ya yi wannan martani a wata tattaunawa ta musamman da jaridar Punch a ranar Talata.

Bala Ibrahim yana mayar da martani ne ga wata sanarwa da mai magana da yawun Atiku, Paul Ibe, ya fitar da ke cewa shugaban nasa da takwaransa na jam’iyyar Labour sun koyi darasi a zaben da ya gabata kuma za su hada kai don korar gwamnatin APC wadda ke cike da rashin kwarewa wajen iya shugabanci.

A cewarsa, idan aka hada kuriun shugabannin biyu da za su kai miliyan 12, zata kawo karshe zarcewar Tinubu a Karo na biyu tare da kawar da wahalhalun da jamiyyar APC ta kakabawa yan Najeriya.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp