fidelitybank

Hazon makwabta zai rufe jihohin Arewa harda Kano – NIMET

Date:

Hukumar kula da yanayi ta kasa, NIMET, ta yi hasashen cewar nan da kwana ɗaya hazo zai lulluɓe wasu jihohin arewacin ƙasar sanadiyyar iska da za ta kwaso ƙura daga ƙasashe maƙwaftaka.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar ta hannun jami’inta na hulɗa da jama’a, Muntari Yusuf, ta ce yanayin zai yi ƙamari na tsawon kwana uku.

Ta ƙara da cewa bayanan da aka samu bayan lura da yanayi a jamhuriyar Nijar, da Chadi sun nuna yadda iska mai ƙarfi za ta kwaso ƙura har zuwa yankin arewa-maso-tsakiyar Najeriya.

Jihohin da lamarin zai fi ƙamari a cewar sanarwar su ne Katsina, da Zamfara, da Kano, da Kaduna, da Yobe da kuma Jigawa.

Ana kuma sa ran cewar yanayin zafi zai sassauto.

Hukumar ta buƙaci al’ummar jihohin da lamarin zai shafa su ɗauki matakan kariya domin ƙurar da za ta iya cutar da lafiya.

Ta kuma akwai buƙatar a tanadi kayan sanyi musamman ga yara saboda yanayin sanyi da za a fuskanta.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp