fidelitybank

Hatsarin jirgin sama ya yi ajalin mutuwar mutane a Kazakhstan

Date:

Gomman mutane sun mutu bayan da wani jirgin sama mai ɗauke da fasinjoji 67 ya yi hatsari a Kazakhstan, kamar yadda rahotanni daga ƙasar suka nuna.

Hukumar agajin gaggawa ta ƙasar ta ce mutum 25 sun tsira daga hatsarin.

Jirgin saman, wanda na kamfanin Azerbaijin ne, ya kama da wuta ne, sannan ya faɗo a kusa da birni Aktau. Amma har yanzu ba a san dalilin hatsarin jirgin ba.

Jirgin mai lamba J2-8243 ya taso ne daga birnin Baku na Azerbaijani zuwa birnin Grozny na Rasha, amma rahotanni sun ce an juya akalar jirgin saboda hazo.

Wani faifan bidiyo da Reuter ta tantance ya nuna jirgin yana faɗowa ƙasa, sannan wuta ta turnuƙe.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp