fidelitybank

Hatsarin jirgin sama ya yi ajalin mutuwar mutane a Kazakhstan

Date:

Gomman mutane sun mutu bayan da wani jirgin sama mai ɗauke da fasinjoji 67 ya yi hatsari a Kazakhstan, kamar yadda rahotanni daga ƙasar suka nuna.

Hukumar agajin gaggawa ta ƙasar ta ce mutum 25 sun tsira daga hatsarin.

Jirgin saman, wanda na kamfanin Azerbaijin ne, ya kama da wuta ne, sannan ya faɗo a kusa da birni Aktau. Amma har yanzu ba a san dalilin hatsarin jirgin ba.

Jirgin mai lamba J2-8243 ya taso ne daga birnin Baku na Azerbaijani zuwa birnin Grozny na Rasha, amma rahotanni sun ce an juya akalar jirgin saboda hazo.

Wani faifan bidiyo da Reuter ta tantance ya nuna jirgin yana faɗowa ƙasa, sannan wuta ta turnuƙe.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp