fidelitybank

Haruffan P.D.P haɗe su ke da matsala, in ji Buhari

Date:

 

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ce duk sanda ya ji an ambaci haruffan jam’iyar PDP, ba abinda ya ke zuwa ran sa sai matsala.
Buhari ya baiyana hakan a yayin tattaunawa ta musamman da gidan talabijin na Channels TV a jiya Laraba.
Ɗaya da ga cikin masu tambayoyin, Maupe Ogun ya cewa Buhari ce “abinda za mu tambaye ka a ka yi mana shine ka fada mana abinda ke zuwa  maka a rai idan ka ji waɗannan kalmomi. Ka faɗa mana a cikin jumla ɗaya kawai.
Siɗira ta farko a kan matasan Nijeriya ce.
Sai Buhari ya amsa da cewa “ina fatan idan su ka je makaranta, su ka yi ƙoƙari, su ka kammala digiri ɗin su, kar su jira sai gwamnati ta basu aiki.
“Sabo da mai ilimi ya fi maras ilimi ko a wajen ma fitar da matsaloli. Sabo da haka ilimi ba yana nufin gwamnati ta baka aiki ba, kamar yadda turawan mulkin mallaka su ka saka mana a zuƙatan mu. Shine ka mallaki mota, ka tafi ofis ƙarfe 8 sannan ka tashi karfe 2,”
Sai ɗaya mai tambayar, Seun Okinbaloye shima ya ɗora da tashi tambayar cewa “ɗaya kalmar ita ce PDP, mai ya ke zuwa maka a rai idan ka ji PDP?”
Sai Buhari ya bada taƙaitacciyar amsa da cewa “PDP matsala.”

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp