fidelitybank

Haruffan P.D.P haɗe su ke da matsala, in ji Buhari

Date:

 

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ce duk sanda ya ji an ambaci haruffan jam’iyar PDP, ba abinda ya ke zuwa ran sa sai matsala.
Buhari ya baiyana hakan a yayin tattaunawa ta musamman da gidan talabijin na Channels TV a jiya Laraba.
Ɗaya da ga cikin masu tambayoyin, Maupe Ogun ya cewa Buhari ce “abinda za mu tambaye ka a ka yi mana shine ka fada mana abinda ke zuwa  maka a rai idan ka ji waɗannan kalmomi. Ka faɗa mana a cikin jumla ɗaya kawai.
Siɗira ta farko a kan matasan Nijeriya ce.
Sai Buhari ya amsa da cewa “ina fatan idan su ka je makaranta, su ka yi ƙoƙari, su ka kammala digiri ɗin su, kar su jira sai gwamnati ta basu aiki.
“Sabo da mai ilimi ya fi maras ilimi ko a wajen ma fitar da matsaloli. Sabo da haka ilimi ba yana nufin gwamnati ta baka aiki ba, kamar yadda turawan mulkin mallaka su ka saka mana a zuƙatan mu. Shine ka mallaki mota, ka tafi ofis ƙarfe 8 sannan ka tashi karfe 2,”
Sai ɗaya mai tambayar, Seun Okinbaloye shima ya ɗora da tashi tambayar cewa “ɗaya kalmar ita ce PDP, mai ya ke zuwa maka a rai idan ka ji PDP?”
Sai Buhari ya bada taƙaitacciyar amsa da cewa “PDP matsala.”

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp