fidelitybank

Haruffan P.D.P haɗe su ke da matsala, in ji Buhari

Date:

 

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ce duk sanda ya ji an ambaci haruffan jam’iyar PDP, ba abinda ya ke zuwa ran sa sai matsala.
Buhari ya baiyana hakan a yayin tattaunawa ta musamman da gidan talabijin na Channels TV a jiya Laraba.
Ɗaya da ga cikin masu tambayoyin, Maupe Ogun ya cewa Buhari ce “abinda za mu tambaye ka a ka yi mana shine ka fada mana abinda ke zuwa  maka a rai idan ka ji waɗannan kalmomi. Ka faɗa mana a cikin jumla ɗaya kawai.
Siɗira ta farko a kan matasan Nijeriya ce.
Sai Buhari ya amsa da cewa “ina fatan idan su ka je makaranta, su ka yi ƙoƙari, su ka kammala digiri ɗin su, kar su jira sai gwamnati ta basu aiki.
“Sabo da mai ilimi ya fi maras ilimi ko a wajen ma fitar da matsaloli. Sabo da haka ilimi ba yana nufin gwamnati ta baka aiki ba, kamar yadda turawan mulkin mallaka su ka saka mana a zuƙatan mu. Shine ka mallaki mota, ka tafi ofis ƙarfe 8 sannan ka tashi karfe 2,”
Sai ɗaya mai tambayar, Seun Okinbaloye shima ya ɗora da tashi tambayar cewa “ɗaya kalmar ita ce PDP, mai ya ke zuwa maka a rai idan ka ji PDP?”
Sai Buhari ya bada taƙaitacciyar amsa da cewa “PDP matsala.”

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp