fidelitybank

Harry Kane ya fara da kafar dama a Premier

Date:

Kaftin ɗin Ingila Harry Kane ya ci kwallo ɗaya a wasan Premier League na farko tun bayan hutun gasar Kofin Duniya, bayan da ƙungiyarsa ta Tottenham ta tashi wasa 2-2 tsakaninta Brentford.

Tun da farko dai ƙungiyar ta Brentford ce ta fara cin ƙwallayenta biyu, kafin Tottenham ɗin ta farke a mintuna 25 na ƙarshen wasan.

A yau ne dai aka dawo daga hutun mako shida da aka yi a gasar ta Premier dan bai wa ‘yan wasa damar halartar gasar Kofin Duniya da aka buga a Qatar wadda ƙasar Argentina ta lashe.

Ƙungiyar Arsenal ce dai ke jan ragamar teburin na Premier League da maki 37 daga wasa 14 da ta buga.

A yau ne kuma za ta karɓi baƙuncin ƙungiyar West Ham United a filin wasanta na Emirates.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...
X whatsapp