fidelitybank

Harin ‘yan ta’adda: Baturan ‘yan sanda ya rasa ransa yayin da wasu sojoji ke karbar magani

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan fashin daji ne sun hallaka Baturan ‘yan sandan (DPO), yayin wani hari a garin Jibiya na Jihar Katsina daren Talata.

DSP A. A. Rano wanda shi ne DPO na Jibiya, ya rasa ransa ne lokacin da ‘yan fashin suka afka wa garin suna harbe-harbe kan mai uwa dawabi.

Maharan sun kuma harbi wani soja a ƙafa kuma daga baya ya rasu, kazalika sun harbi wani kwamanda na soji da yanzu haka ya na asibiti a kwance.

BBC ta tabbatar da labarin daga sahihan majiyoyi da dama, bayan da muka kira mai magana da yawun Æ´an sandan jihar Katsinan Gambo Isa amma bai É—auki waya ba.

Amma an ga wani saÆ™o da SP Gambo Isa ya wallafa na ta’aziyyar marigayin a wani zaure na WhatsApp, sannan majiyoyi daga Jibiyan sun tabbatar SP Gambo Isa ya je wurin da abin ya faru.

Wani mazaunin yankin ya faÉ—a wa BBC Hausa cewa, lamarin ya faru a kan idonsa, yayin da tawagar haÉ—in gwiwar jami’an tsaro ta ‘yan sanda da sojoji suka fafata da ‘yan bindigar kafin daga bisani su gudu cikin daji da mutanen da suka yi garkuwa da su.

Maharan sun sace wata mata da diyarta wanda a garin ceto su ne aka harbe DPO É—in.

A ranar Litinin da dare ma wasu ‘yan fashi sun kashe mutum 12 tare da kama wasu da Æ™ona gidajen garin Guga na Ƙaramar Hukumar Bakori ta Katsina.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp