fidelitybank

Harin makami mai linzami ya raunta mutum 22 a Ukraine

Date:

Wani harin makami mai linzami da aka kai yammacin birnin Chortkiv na Ukraine ya lalata wani ginin soji tare da raunata mutum 22, kamar yadda gwamnan yankin Ternopilk ya bayyana.

Volodymyr Trush, ya bayyana cewa, makamai masu linzami huɗu aka harba wa birnin a daren jiya, lamarin da ya yi sanadin lalacewar gidaje huɗu.

Babu wanda ya rasa ransa, amma rahotanni sun ce akwai mutum 22 da aka kai su asibiti ciki har da wani yaro ɗan shekara 12, kamar yadda Mista Trush ya bayyana.

Ya kuma ƙara da cewa an kuma harba makaman ne daga wani jirgin yaƙi da ke cikin tekun Black Sea. In ji BBC.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp