fidelitybank

Harin jirgin ƙasa: Sajan Funtuwa ya rasu sakamakon raunukan da ya samu da ga harashi

Date:

 

 

Daya daga cikin wadanda harin jirgin ƙasan Abuja-Kaduna ya rutsa da su a ranar 28 ga Maris, Sajan Muhammad Haruna Funtua, ya rasu sakamakon raunuka da dama da ya samu ta harbin bindiga.

Rahotanni sun bayyana cewa an harbi mamacin ne a kai da kirji lokacin da ‘yan ta’addan suka far wa jirgin kafin daga bisani jami’an tsaro su ceto shi da sauran fasinjojin.

Duk da cewa daga baya aka garzaya da shi mahaifarsa da ke Funtuwa, Jihar Katsina, domin jinya, amma ya rasu ne a ranar Talata, 5 ga Afrilu, 2022.

Wani ɗan uwan mamacin, mai suna Mallam Idris, ya tabbatar da rasuwar tsohon ma’aikacin.

A cewarsa, “Ya yi ta fama da raunukan amma da ga ƙarshe ya rasu. Muna rokon Allah ya jikansa da Aljannar Firdausi.”

Idan dai za a iya tunawa, kimanin fasinjoji takwas ne ‘yan ta’addan su ka kashe a cikin jirgin, yayin da wasu kuma suka samu raunuka daban-daban sakamakon harbin bindiga, sannan ‘yan ta’addan suka yi awon gaba da su zuwa wani wuri da ba a san inda suke ba.

 

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp