fidelitybank

Harin jirgin ƙasa: Jami’an tsaro ku yi luguden bama-bamai a maɓoyar ƴan ta’dda – Majalisa

Date:

Majalisar dattijai a ranar Talata ta koka kan harin da ‘yan ta’adda suka kai kan jirgin kasa da ke kan hanyar Kaduna ranar Litinin da kuma tabarbarewar yanayin tsaro a kasar baki daya.

Don haka ta yi kira ga sojoji da jami’an tsaro daban-daban da su kaddamar da cikakken yaki da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a dukkanin kasar nan.

Ta kuma yi kira ga Sojoji da na sama da su rika kai hare-haren bama-bamai na maboyar ‘yan ta’addan.

Wadannan sun biyo bayan kudirin gaggawa ne wanda, Sanata Uba Sani (APC Kaduna ta tsakiya) ya dauki gabatar.

Sanata Sani wanda ya bi doka ta 41 da 51 na dokokin majalisar dattijai don a yi muhawara kan kudirin sa, ya koka da yadda harkokin tsaro a jihar Kaduna ke kara tabarbarewa a kullum tare da asarar rayuka da babu gaira babu dalili.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp