fidelitybank

Harin jirgin ƙasa: Har yanzu ba a ga fasinjoji 21 – NRC

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya NRC ta ce fasinjoji 21 ne har yanzu ba a gansu daga cikin jirgin kasa mai zuwa Kaduna da ‘yan ta’adda suka kai wa hari a ranar 28 ga watan Maris.

Manajan Daraktan NRC, Fidet Okhiria, wanda ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa, ya ce, fasinjoji 170 suna cikin koshin lafiya.

Okhiria ya ce, a halin yanzu hukumar NRC tana aiki tare da jami’an tsaro, don ganin an dawo da fasinjojin da suka bata lafiya.

“Hukumar, a ci gaba da kokarin da ta ke yi ta hanyar kiraye-kirayen da aka yi, ya samu nasarar tabbatar da lafiyar fasinjoji 170, yayin da fasinjoji 21 suka bace daga ‘yan uwan da suka kira mu.

“Hukumar tana matukar hada kai da jami’an tsaro wadanda tuni suka fara aiki, bisa ga umarnin shugaban kasa na yin duk mai yiwuwa don ceto duk wadanda suka bata,” in ji shi.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp