fidelitybank

Harin jirgin ƙasa ya rutsa da tsohon mataimakin gwamna Zamfara

Date:

Wani tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Malam Ibrahim Wakkala Linan, ya samu munanan raunuka, sakamakon harin da ‘yan ta’adda suka kai wa jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, kuma yanzu haka an kwantar da shi a wani asibitin sojoji dake jihar Kaduna.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Malam Yusuf Idris Gusau ya tabbatar da hakan.

A cewarsa, tun farko ‘yan ta’addar sun yi garkuwa da tsohon Mataimakin Gwamnan a yayin harin, amma hadin gwiwar jami’an tsaro na farin kaya (DSS) da jami’an soji sun ceto shi a wani artabu da ‘yan ta’addan.

“Da farko an yi garkuwa da ni amma tare da hadin gwiwar sojoji da jami’an DSS suka kubutar da ni, kuma a lokacin da ake gudanar da aikin, ba samu raunuka iri-iri a kafata sakamakon gumurzun da suka yi da bindiga,” ya kara da cewa.

Duk da haka, yana karbar magani sosai a asibitin sojoji da ke jihar Kaduna.

DAILY POST ta tattaro cewa an saki hoton tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Ibrahim Wakkala bayan harin.

An kuma bayyana cewa, jirgin na jigilar daruruwan fasinjoji daga Abuja zuwa Kaduna, kuma wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan ta’adda ne da suka yi kaurin suna wajen kai farmaki a tsakanin Katari da Rijana ta jihar Kaduna, sun kai farmaki.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp