fidelitybank

Harin Isra’ila a Syria ya kashe mutane biyu

Date:

Kafofin yaɗa labaran Siriya sun ce, Isra’ila ta ƙaddamar da hare-hare kan manyan filayen jiragen samanta biyu.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar ya ce an kai wa filayen jiragen saman Damascus da na Aleppo hare-hare.

Aƙalla fararen hula biyu da ke aiki a filin jirgin saman Damascu aka kashe, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ambato hukumomin ƙasar na bayyanawa.

Ba jigilar fasinjojin kaɗai filayen jiragen Damascus da na Aleppo ke yi ba, har da zamansu sansanin sojin ƙasar.

Inda wasu rahotonni ke zargin filayen jiragen biyu da zama cibiyar jigilar makaman da Iran ke aike wa Hezbollah, ƙungiyar mayaƙan da ke da ƙarfi a ƙasashen Siriya da Lebanon.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp