fidelitybank

Harin da Isra’ila ta kai wa motocin marasa lafiya na da matuƙar muni – MDD

Date:

Babban magatakardar MDD Antonio Guterres, ya ce ya kaɗu matuka kan mummunan harin da aka kai wa motocin ɗaukar marassa lafiya a Gaza, inda ya bayyana hakan abu mafi muni a dan tsakanin nan.

Sojojin Isra’ila sun kare matakin kai hari kan motocin babban asibitin Gaza a jiya Juma’a.

Mai magana da yawun gwamnatin Isra’ila Evlyn Levy ya faɗa wa BBC cewa haƙika a ƙarƙashin dokokin duniya, motocin ɗaukar marasa lafiya na da kariya, amma da zarar an yi amfani da su wajen jigilar makaman yaƙi, to sun rasa wannan kariyar.

Ya zargi ƙungiyar Hamas da amfani da motocin domin jigilar mayaƙanta.

A ɓangare guda ƙungiyar agajin MDD da ke kula da ‘yan gudun hijirar Falasɗinawa ta ce lamura sun fara fin ƙarfinta dangane da bai wa Falasɗinawa da ke fakewa a wurarenta kariya.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp