fidelitybank

Harin da Hamas ta kaiwa Isra’ila abun a yaba ne – Hezbullah

Date:

Shugaban kungiyar Hizbullah, mafi karfi a fagen siyasa da na soji a kasar Lebanon, Hassan Nasrallah,, ya yaba da hare-haren da Hamas ta kai a Isra’ila a ranar 7 ga Oktoba wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutum 1,400

Ya faɗi hakan ne a jawabinsa na farko kan yaƙin Gaza.

Ya ce ayyukan Hamas – wadda ƙasashen yamma ke kallo a matsayin ƙungiyar ta’addanci kamar Hezbollah – daidai ne amma kuma ya ce zallar Falasɗinawa ne suka tsara hare-haren.

A cikin jawabin nasa, ya caccaki Amurka, yana mai cewa ita ce ke da alhakin yaƙin Gaza.

Nasrallah ya kuma godewa sojojin da Iran ke marawa baya a kasashen Yaman da Iraki.

‘Yan tawayen Houthi a Yaman dai na ci gaba da harba jiragen sama marasa matuka kan Isra’ila, yayin da mayakan Shi’a na Iraƙi ke kai wa sojojin Amurka hari a Iraki da Siriya.”

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp