fidelitybank

Hareran Ta’addanci: Majalisa ta gayyaci shugabannin tsaro

Date:

Shugabannin tsaro a Najeriya za su bayyana a gaban Majalisar Wakilai, bayan majalisa ta umarce su da yin hakan a zamanta na jiya Laraba.

Sai dai tun a Larabar shugabannin tsaron suka nemi su gana da shugabancin majalisar ƙarƙashin Mataimakin Kakakin Majalisa Ahmed Idris Wase, amma sai majalisar ta ƙi yarda da hakan, tana mai tilasta musu bayyana a gabanta a yau Alhamis.

Majalisar dai na son hafsohin tsaron su yi mata ƙarin bayani ne g ame da yadda ‘yan fashi suka kai hari kan jirgin ƙasa na Kaduna zuwa Abuja ranar Litinin, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar aƙalla mutum takwas.

Kazalika, tana so ta ji yadda ‘yan bindigar suka kai wani harin kan filin jirgin sama na Kaduna kwana biyu kafin na jirgin ƙasan.

Waɗanda majalisar ke son su bayyana a gabanta sun haɗa da hafsoshin tsaron ƙasa, da sufeton ‘yan sanda na ƙasa, da ministocin da lamarin ya shafi ma’aikatunsu bisa umarnin shugabannin kwamatocin soja da na sufurin jirgin sama da na ‘yan sanda da na sufuri.

Da ƙarfe 3:00 agogon ake sa ran za su bayyana a zauren majalisar.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp