fidelitybank

Hare-haren ƴan bindiga ya ragu a watan Disamba – Rahoto

Date:

Wani sabon rahoto da kamfanin Beacon Security and Intelligence Limited da ke nazarin tsaro a Naigeriya da yankin Sahel ya fitar ya nuna cewa an samu raguwar kai hare-hare a Najeriya da kashi 1.6 cikin 100 cikin watan Disamban 2024.

Rahoton ya ce aƙalla mutum 708 ne aka kashe a sassan ƙasar a watan na disamban da ya gabata sannan kuma an yi garkuwa da 674 sai wasu 671 da suka mutu.

Rahoton ya ƙara da cewa yayin da aka samu raguwar tabarbarewar tsaro da asarar rayuka a watan na Diamban bara, yankunan Arewa maso Yamma da Arewa maso Gabas sun kasance wuraren da har yanzu ke cikin tashin hankali.

Ya yi nuni da cewa, yaƙin da ake yi da ƴanbidiga a ƙasar ya ɗan yi tasiri a raguwar da aka samu a yawan hare-haren da ake kaiwa a ƙasar, amma duk da haka akwai buƙatar sake duba alamuran da suka haifar da matsalar tun farko wanda suka haɗa da taɓarɓarewar tattalin arziki, da ƙalubalen muhalli da kuma matsalolin da suka jiɓanci shigabanci na gari.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp