fidelitybank

Yarbawa ba za su taɓa yafewa Tinubu da Osibanjo ba idan yankin bai samar da shugaba ba – Oba Akanbi

Date:

Oluwo na Iwoland, Oba Abdulrosheed Adewale Akanbi, a ranar Lahadin da ta gabata, ya bayyana rashin jin dadinsa game da rarrabuwar kawuna tsakanin shugabannin siyasar Yarbawa, gabanin babban zabe na 2023.

Ya ce ya yi mamakin irin yadda ake samun rarrabuwar kawuna a tsakanin shugabannin siyasar Yarbawa a jam’iyyun APC da PDP, yana mai cewa hakan na nuni da rashin hadin kai.

Ya kira jagoran jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, Cif Bisi Akande, mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, da dukkan gwamnonin Kudu maso Yamma, yana mai cewa ba za a yafe musu ba idan har suka kasa haska arzikin kasar Yarbawa kafin 2023 babban zaben 2023.

Oluwo a cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran sa, Alli Ibrahim, ya fitar, ya bukaci Tinubu ya sake hada gidansa na siyasa domin amfanin kabilar Yarbawa. In ji Daily Trust.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp