fidelitybank

Haram ne hukumar VIO ta ci tarar masu mota ko ta kama su a Najeriya – Kotu

Date:

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja babban birnin tarayya, ta haramtawa hukumar bincike da kula da zirga-zirgar ababen hawa kwacewa ko kuma tarar masu ababen hawa.

Alkaliyar kotun da ta zartar da hukuncin mai shari’a Nkeonye Maha ta ce babu wata doka da ta ba VIO damar tsayarwa ko kamawa da cin tarar ababen hawa.

Wani lauya Abubakar Marshal ne mai rajin kare haƙƙin É—an’adam ya shigar da Æ™arar. Kuma kotun ta saurari kokensa inda hukuncin kotun ya ce “cin tarar ko wane irin abun hawa bai dace ba kuma ya saÉ“a doka.

Kotun ta kuma yi umarnin hana duk wani mai aiki da yawun VIO ci gaba da keta haƙƙin ƴan Najeriya da ƴancinsu na walwala.

“Kotu ce kawai ke da Æ´ancin saka tara kan abun hawa da aka kama da saÉ“a doka,” a cewar alÆ™aliyar kotun.

Sannan ta ƙara cewa hukumar da ke ƙarƙashin ikon ministan Abuja babu wata doka da ta ba su damar tsayarwa da kamawa ababen hawa tare da cin su tara.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp