fidelitybank

Harajin da muka kakabawa Mexico da China da Canada za my ji dadi nan gaba – Trump

Date:

Shugaban Amurka, Donald Tump ya ce, duk da cewa harajin da ya ƙaƙaba wa Canada da Mexico da China na iya haifar da raɗaɗi ga Amurka, amma ya ce daga baya kwalliya za ta biya kuɗin sabulu.

Ya yi alƙawarin cewa manufofinsa za su haifar da sakamako mai ban sha’awa, amma bai ambaci harajin ramuwar gayya da Kanada da Mexico suka ce za su sanya kayayyakin Amurka ba.

Jakadiyar Canada a Washington, Kirsten Hillman, ta ce tana fatan harajin ba zai ta fara aiki a ranar Talata kamar yadda aka tsara ba, yayin da ake ci gaba da tattaunawa.

Ta ce ba mu da sha’awar ta’azzara lamarin amma ina ganin za a buƙaci gwamnatinmu ta tabbatar da cewa mun tsaya tsayin daka kan yarjejeniyar kasuwancin da muka riga muka ƙulla da Amurka

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp