fidelitybank

Har zuwa yanzu Air Peace bai bayar da hakuri ba ga masarautar Kano

Date:

A karo na biyu, kamfanin Air Peace ya sake mayar da martani ga masarautar Kano, bisa abinda ya faru makon ya gabata.

Masarautar Kano ce, ta bukaci kamfanin ya baiwa mai martaba Sarki hakuri bisa kin jinkirta tashin jirgin.

Air Peace ya baiwa daukacin kwastamominsa hakuri bisa abinda ya faru.

Shugabannin kamfanin Air Peace sun yi martani ga masarautar Kano cewa, su suka jinkirta jirginsa na Banjul daga kasar Gambia zuwa Legas makon da ya gabata.

A jawabin da kamfanin ya fitar a shafinsa na internet ranar Lahadi, ya bayyana cewa, jirgin Banjul zuwa Legas mai zaman kansa ne, ba shi da alaka da jirgin Legas da Kano.

“Jirgin iyakar tafiyarsa Legas kuma bai da alaka da wani waje, saboda haka, kamfanin ba zai san manufar fasinjojinsa ba. Amma muna baiwa abokan huldar mu hakuri da suka gaza isa, idan suka nufa kamar yadda suka so”.

Har yanzu dai Air Peace bai yi magana kan hakurin da masarautar Kano ta bukata ba. A cewar Legit.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp