fidelitybank

Har yanzu tirka-tirka ba ta kare ba a shugabancin APC

Date:

Shugaban riko na kwamitin riko da tsare-tsare na babban taro na jam’iyyar APC, Abubakar Sani Bello, ya musanta karbar wata takardar mika mulki daga shugaban kwamitin Gwamna Mai Mala Buni.

Sani Bello, wanda ya mayar da martani kan wasikar da aka ce Buni ya rubuta na mika masa mukamin shugaban jam’iyyar na kasa, ya shaida wa manema labarai bayan taron kwamitin riko ya ce bai ga wasikar ba.

Wasikar ta Buni mai kwanan wata 28 ga Fabrairu, 2022, tana yawo a kafafen sada zumunta mai taken “Transmission of the National Chairman, CECPC”.
An ce: “Wannan don sanar da ku ne cewa zan fara ziyarar jinya zuwa Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) daga yau 28 ga Fabrairu 2022. Zan dawo ofis bayan an sallame ni daga asibiti. In ba ni, ina mika muku ayyukan ofishina a matsayina na Shugaban Kwamitin Tsare-tsare na Musamman na Kasa (CECPC) zuwa gare ku. A cewar wasikar Buni a cewar The Nation.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp