fidelitybank

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Date:

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ci gaba da jan kafa wajen nada jakadun kasashen waje, tun bayan janye jekadun 109 a shekarar 2023.

Jam’iyyar ta gargadi kasar da cewa wannan matakin zai iya bata kimar Najeriya a idon duniya. Sai dai tun tuni gwamnatin ta bayyana matsalar kudi a matsayin babban dalilin faruwar hakan.

Alhaji Ladan salihu, ɗaya ne daga jiga-jigan jam’iyyar ya shaida wa BBC cewa gwamnatin ƙsar ba ti yi wa ƴan Najeriya Adalci ba harda waɗanda suke zaune a ƙasashen waje da harkoki da ayyukan diflomasiyya waɗanda suka dogara kacokan kan kasancewa waɗannan jkadun.

“Idan aka tuna, an samu masaloli kan batun biza a kwanakin nan a tsakanin Najeriya da Amurka wanda ya fi ƙamari a ɓangaren Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa.”

Amma a wata hira da ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar da gidan talabijin ta Arise ya ce gwamnatin shugaba Tinubu na fuskantar babban matsalar kuɗi da na tattalin arziƙi wadda ita ce silar kasa naɗa jakadun.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp