fidelitybank

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Date:

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ci gaba da jan kafa wajen nada jakadun kasashen waje, tun bayan janye jekadun 109 a shekarar 2023.

Jam’iyyar ta gargadi kasar da cewa wannan matakin zai iya bata kimar Najeriya a idon duniya. Sai dai tun tuni gwamnatin ta bayyana matsalar kudi a matsayin babban dalilin faruwar hakan.

Alhaji Ladan salihu, ɗaya ne daga jiga-jigan jam’iyyar ya shaida wa BBC cewa gwamnatin ƙsar ba ti yi wa ƴan Najeriya Adalci ba harda waɗanda suke zaune a ƙasashen waje da harkoki da ayyukan diflomasiyya waɗanda suka dogara kacokan kan kasancewa waɗannan jkadun.

“Idan aka tuna, an samu masaloli kan batun biza a kwanakin nan a tsakanin Najeriya da Amurka wanda ya fi ƙamari a ɓangaren Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa.”

Amma a wata hira da ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar da gidan talabijin ta Arise ya ce gwamnatin shugaba Tinubu na fuskantar babban matsalar kuɗi da na tattalin arziƙi wadda ita ce silar kasa naɗa jakadun.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp