fidelitybank

Har yanzu Ronaldo ɗan wasan mu ne – Manchester United

Date:

Manchester United ta yi watsi da rade-radin cewa Cristiano Ronaldo ya koma Sporting Lisbon.

CaughtOffiside ya wallafa a ranar Alhamis cewa Ronaldo ya dawo Sporting Lisbon kashi 99 cikin 100.

Koyaya, wata majiya ta Old Trafford ta shaida wa Daily Mail cewa, har yanzu ana sa ran dan wasan Portugal mai shekaru 37 zai ci gaba da zama tare da Manchester United a wannan bazarar.

Kulob din dai yana iya sake siyan wasu ‘yan wasa hudu kafin rufe kasuwar saye da sayar da ‘yan wasa a mako mai zuwa.

Duk da kasa samun ci gaba kan yarjejeniyar fan miliyan 70 kan Frenkie de Jong tun watan Mayu, talkSPORT ta fahimci United ba ta daina zawarcin dan wasan na Barcelona ba.

Ana sa ran Manchester United za su gabatar da tayi na uku na neman dan wasan gaban Ajax Antony ranar Juma’a kuma za su ci gaba da sha’awar Cody Gakpo na PSV Eindhoven.

A halin yanzu, United na son dauko Martin Dubravka daga Newcastle a matsayin madadin David de Gea.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp