fidelitybank

Har yanzu Ni ne mai cikakken iko a jihar ta – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya shaidawa takwaransa na jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu cewa, jihar ba za ta mikawa jam’iyyar APC mai mulki ba.

Ku tuna cewa Sanwo-Olu ya je jihar Ribas ne a jiya, domin kaddamar da jirgi na Orochiri -Worukwo (Waterlines junction) a Fatakwal.

A yayin taron, Wike, tsohon dan takarar shugaban kasa ya shaida wa Gwamnan Legas cewa, kada wasu masu yada farfaganda su yaudare su da cewa za su kwato jihar.

Ya ce, tsohuwar gwamnatin jihar ta wawure dukiyar jihar, yana mai jaddada cewa, ba za a bar su su koma bakin aiki ba.

Ya ce, “Bako na daga Jihar Legas, kada wani ya ba ka labari cewa, kowa zai zo nan ya ci zabe a matsayin Gwamnan Jihar Ribas. Ba zai faru ba.

“Wadanda suka wawure dukiyar jihar ba za su zo nan su zama gwamnan jihar Ribas ba kuma na kalubalance su.

“Ni ne mai cikakken iko. Ni ba irin wannan gwamna ba ne mutane za su je Abuja su yi taron adawa. Ina da cikakken iko a nan.”

DAILY POST ta tuna cewa gwamna Wike ya zargi gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Rotimi Amaechi da karkatar da dala miliyan 50 zuwa wani asusu na sirri daga baitul malin jihar.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp