fidelitybank

Har yanzu Najeriya Jaga-Jaga ce – Mawaki Edris Abdulkarim

Date:

Fitaccen mawakin nan, Eedris Abdulkareem, ya ce shekaru 21 bayan ya fitar da wakarsa mai cike da cece-kuce mai suna ‘Jaga Jaga’ wadda ta tada zaune tsaye a Najeriya, har yanzu kasar na cikin rugujewa.

Ya koka da yadda al’amura ke kara ta’azzara, yana mai jaddada cewa canjin Dala zai kai N2,000.

Ya koka da halin kuncin da kasar ke ciki yayin da yake nuna bako a wani shiri na kwanan nan na The Honest Bunch Podcast wanda jarumi Chinedu Ani Emmanuel, aka Nedu, Deity Cole, da Miji Material suka shirya.

Abdulkareem ya ce, “Najeriya har yanzu Jaga Jaga shekaru 21 baya. Yunwa a ko’ina, mutane suna mutuwa. Yaya mutane za su tsira idan Dala ta kasance N1600? Goodluck Jonathan ya bar shi N198. [Muhammadu] Buhari ya kai Naira 300, [Bola] Tinubu ya kai N1600.

“Dollar na zuwa N2000. To ta yaya kuke son talakawa su rayu a kasar nan? Hatta Yarabawa da suke ta ihun ‘Emilokan’, su ne suke mutuwa da yunwa a yanzu.”

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp