fidelitybank

Har yanzu manyan biranen mu na ikon mu – Sojin Ukraine

Date:

Biranen Ukraine na ci gaba da kasancewa cikin shirin ko ta kwana, a daidai lokacin da ƙasar ake ci gaba da gwabza fada da Rasha kan mamayar ƙasar.

Rundunar sojin Ukraine ta ce, a ranar Litinin sojojin Rasha sun yi ta yunƙurin kutsawa wajen babban birnin kasar, amma sun kasa kama shi.

Manyan biranen Ukraine na Kyiv da Kharkiv da Chernihiv sun fuskanci hare-hare cikin dare.

Dukkanin manyan biranen suna hannun ikon dakarun Ukraine, sojojin Rasha sun kutsa a kudanci inda suka karbi wani yanki na Berdyansk.

Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky, ya yi gargaɗin cewa sa’o’i 24 za su kasance masu ‘muhimmanci’.

Ukraine ta ce, tattaunawa da Rasha za ta kasance ba tare da wani sharaɗi ba a kan iyakarta da Belarus. A ranar Litinin za a fara tattaunawar, kamar yadda mai magana da yawun shugaban Ukraine da kamfanin dillacin labaran Rasha na Tass suka bayyana.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp