fidelitybank

Har yanzu Liverpool ba ta hakura da Premier ba da alama

Date:

Liverpool ta tabbatar da cewa kofar cin kofin gasar Premier League ta cigaba da zama a bude, bayan da ta doke Burnley da ci 1-0 mai ban haushi.

Dan wasan tsakiyar Brazil Fabinho ne ya ci kwallon ana dab da tafiya hutun rabin lokaci a filin Turf Moore.

Hakan na nufin Liverpool ta kara matse Manchester City da ke ci gaba da zama na daya a kan teburi.

Kafin wasan Manchester ta hada maki uku a gidan Norwich jiya Asabar, wanda hakan ya bata damar kankane teburin da maki 63 a wasa 25.

To amma nasarar Liverpool a yau na nufin ta kara dannawa bayan City da maki 54 a wasanni 24.

Kazalika kungiyar ta Mersyside na da kwanton wasa daya, kuma idan ta yi nasara ratar da ke tsakaninta da Man City za ta dawo maki bakwai.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp