fidelitybank

Har yanzu ina nan a jam’iyyar APC ban koma PDP ba – Dan Majalisar Ribas

Date:

Tonye Smart Adoki, dan majalisar dokokin jihar Ribas da ya koma jam’iyyar All Progressives Congress, APC, ya musanta komawa jam’iyyar PDP.

Adoki ya kuma musanta rahotannin cewa ya juya wa Ministan Babban Birnin Tarayya, FCT, Nyesom Wike aiki da Gwamnan Jihar, Sim Fubara.

Da yake jawabi ga ‘yan jarida a Fatakwal, Adoki ya dage cewa har yanzu mubaya’arsa na kan Wike.

Ya ce: “Saboda jama’ata, da abokan aikina, wadanda suke so na, ina so in bayyana cewa babu rana kuma babu wani lokaci da zan so soke shawarar da na yanke.

“Na tsaya a nan yayin da nake magana da ku a matsayin mai gaskiya kuma cikakken dan jam’iyyar All Progressives Congress.

“A gaskiya ina cikin mutane biyun da suka yanke wannan shawarar zuwa APC saboda zalunci da rarrabuwar kawuna a tsohuwar jam’iyyarmu.”

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp