fidelitybank

Har yanzu da sauran Rina a Kaba cikin jam’iyyar APC

Date:

Kwanaki biyu a gudanar da zaɓen fitar da gwani domin tantace mutumin da zai yi takarar shugaban kasa a APC, rahoton kwamitin tantace masu takara har yanzu bai kammalu ba.

Wannan na sake tada hankali tsakanin masu neman kujerar shugaban kasa da magoya-bayansu.

Kwamitin da ya tantace masu neman takarar, karkashin jagorancin tsohon shugaban jam’iyyar, Cif John Odigie-Oyegun, ya tantace ‘yan takara 23 a ranar Talata a Abuja.

Tun bayan kammala tantacewar, ake cikin yanayi na É—ar-É—ar tsakanin masu takarar da magoya-baya kan abin da zai iya biyo baya a sakamakon tantacewar.

Sannan akwai rahotanni da ke cewa kwamitin ya karÉ“i korafi kan jagoran jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.

Wannan yanayi na rashin tabbas da ake ciki a APC ya zo daidai da kunnowar sabuwar É“araka tsakanin ‘ya’yan jam’iyyar kan mutumin da zai gaji shugaba Buhari a 2023. In ji BBC.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...
X whatsapp