fidelitybank

Har yanzu da sauran Rina a Kaba cikin jam’iyyar APC

Date:

Kwanaki biyu a gudanar da zaɓen fitar da gwani domin tantace mutumin da zai yi takarar shugaban kasa a APC, rahoton kwamitin tantace masu takara har yanzu bai kammalu ba.

Wannan na sake tada hankali tsakanin masu neman kujerar shugaban kasa da magoya-bayansu.

Kwamitin da ya tantace masu neman takarar, karkashin jagorancin tsohon shugaban jam’iyyar, Cif John Odigie-Oyegun, ya tantace ‘yan takara 23 a ranar Talata a Abuja.

Tun bayan kammala tantacewar, ake cikin yanayi na É—ar-É—ar tsakanin masu takarar da magoya-baya kan abin da zai iya biyo baya a sakamakon tantacewar.

Sannan akwai rahotanni da ke cewa kwamitin ya karÉ“i korafi kan jagoran jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.

Wannan yanayi na rashin tabbas da ake ciki a APC ya zo daidai da kunnowar sabuwar É“araka tsakanin ‘ya’yan jam’iyyar kan mutumin da zai gaji shugaba Buhari a 2023. In ji BBC.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp