fidelitybank

Har yanzu bamu janye yajin aiki ba – KSUSTA

Date:

Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kebbi, (KSUSTA) a ranar Larabar da ta gabata ta musanta cewa, ta dakatar da kungiyar malaman jami’o’in da ke ci gaba da yajin aikin na kasa.

Sakataren ilimi na Jami’ar, Abdulazeez Salihu, a cikin wata takardar sanarwa mai dauke da kwanan watan 24 ga watan Agusta, 2022, ya bayyana cewa za a ci gaba da harkokin ilimi a Jami’ar.

Amma, shugaban ASUU a jihar, Kwamared Yale Ibrahim ya ce babu wani ma’aikacin ilimi da zai koma kamar yadda sakataren ilimi na Jami’ar ya sanar har sai an janye yajin aikin a matakin kasa.

Ibrahim ya ce: “Muna so mu bayyana a nan cewa har yanzu Jami’ar tana yajin aiki kuma babu wani ma’aikacin ilimi da zai koma aiki a wannan ranar kamar yadda wasikar ta kunsa.

Ya umurci dukkan ma’aikatan ilimi da su bi ta hanyar zama a gida har sai kungiyar ASUU ta kasa ta dakatar da yajin aikin.

“ASUU, KSUSTA na ci gaba da tsayawa tsayin daka kan ci gaba da yajin aikin na kasa har sai an samu sanarwa,” in ji shi.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp