fidelitybank

Har yanzu ba a kore ni ba a cikin ‘yan takarar PDP ba – Dr Anakwenze

Date:

Wani dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP), Dr Nwachukwu Anakwenze, ya musanta cewa an hana shi shiga zaben fidda gwani na jam’iyyar, gabanin babban zaben shekara mai zuwa.

Anakwenze, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake bayyana ajandarsa mai taken ‘Begen Najeriya a takaice’, a Abuja, ya bayyana cewa kwamitin tantancewar ya nemi ya kara kawo wasu takardu game da kansa.

“Har yanzu ina cikin yan takara. Ba a kore ni ba. Sai dai kwamitin tantancewar ya ce in kawo wasu takardu,” inji shi.

Idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa, ya yi alkawarin magance cin hanci da rashawa; inganta tsaro na hakika a fadin Najeriya; mayar da hankali kan ci gaban matasa da mata da karfafa tattalin arziki; tabbatar da tsaro a makarantu da kuma gyara tsarin ilimi.

Ya kuma yi alkawarin samar da ayyukan yi; haɓaka tsarin kula da lafiya na duniya; farfado da noma; jagoranci kasar zuwa ga saurin juyin juya halin masana’antu; bunkasa harkokin yawon bude ido, da kuma inganta martabar Najeriya.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp