fidelitybank

Har yanzu Ahmed Musa ne kyaftin din Super Eagles – Ekong

Date:

Mataimakin kyaftin ɗin tawagar Super Eagles, William Troost-Ekong ya ce har yanzu Ahmed Musa ne kyatfin ɗin tawagar.

Troost-Ekong mai shekara 31 wanda yanzu yake taka leda a ƙungiyar Al-Kholood da ke Saudiyya ya yi wannan jawabin ne a wajen atisayen wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2025, wanda za su fafata da ƙasar Libya a Juma’a a filin wasa na Goodswil Akpabio da ke Uyo.

“Har yanzu shi ne kyaftin ɗinmu, kuma duk lokacin da ya dawo muna maraba da shi. Shi ne wanda ya fi kowa buga wa Najeriya wasa, kuma jagora ne na ƙwarai. Ina alfahari da zama mataimakinsa,” kamar yadda Punch ta ruwaito.

Ahmed Musa dai ya je hutun taka leda ne tun bayan barinsa ƙungiyar Sivasspor, amma a makon jiya ya dawo, inda ya buga wa Kano Pillars wasa, har ya zura ƙwallo biyu a wasa ɗaya.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp