fidelitybank

Hanya daya amfani da karfin tuwo mu murkushe Hamas – Isra’ila

Date:

Firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya maida martani kan wadanda ya ce su na ƙoƙarin matsawa sojin kasarsa lamba kan matakan da suke dauka a Gaza.

Ya ce hanyar da ya dace ita ce amfani da karfi wajen murkushe Hamas.

Wannan na zuwa ne bayan Jami’an gwamnatin Amurka suka fara bayyana rashin gamsuwa kan matakan da Isra’ila ke ɗauka a yaƙin ta da Hamas.

Tun da fari Sojojin Isra’ila sun fara shirin ƙaddamar da yaƙi ta kasa a Khan Younis.

Sojojin Isra’ila sun sanar da isa tsakiyar Khan Younus, wannan ne wurin da Sojin Isra’ila sukai amanna mambobin Hamas ke fakewa.

Rahotanni sun ambato Netanyahu ya shaidawa ‘yan uwan wadanda suke hannun Hamas cewa abu ne mai matukar wuya a kubutar da su ahalin da ake ci

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp