fidelitybank

Hankalin Turai da Amurka ya karkata kan zaɓen Jamus mai zafi

Date:

Masu zaɓe a Jamus sun fara hallara domin kaɗa ƙuri’arsu a zaɓen ƙasar bayan yaƙin neman zaɓe mai zafi da aka yi wanda batun koma-bayan tattalin arziƙin ƙasar da kuma wasu jerin hare-hare da aka yi suka sa bataun ɓaki da shige da fice suka ɗauki hankali sosai fiye da komai.

Friedrich Merz, mai shekara 69 kuma mai ra’ayin riƙau shi ne ake ganin zai iya yin nasara ya zama shugaban gwamnatin Jamus ɗin ta gaba, a wannan zaɓe da Amurka da Turai suka zuba wa ido.

Mista Merz ya yi alƙawarain gyara komai a cikin shekara huɗu – a ƙasar da ita ce mafi ƙarfin tattalin arziƙi a Turai, wadda kayayyakin jin daɗin jama’a suka yi baya.

Idan har jam’iyyar Merz wato Christian Democrats (CDU) ta yi nasara, to zai buƙaci ya yi haɗaka da aƙalla jam’iyya ɗaya, wataƙila ta Olaf Scholz, Social Democrats, wadda gwamnatinta ta ruguje a shekarar da ta wuce.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp