fidelitybank

Hankalin Turai da Amurka ya karkata kan zaɓen Jamus mai zafi

Date:

Masu zaɓe a Jamus sun fara hallara domin kaɗa ƙuri’arsu a zaɓen ƙasar bayan yaƙin neman zaɓe mai zafi da aka yi wanda batun koma-bayan tattalin arziƙin ƙasar da kuma wasu jerin hare-hare da aka yi suka sa bataun ɓaki da shige da fice suka ɗauki hankali sosai fiye da komai.

Friedrich Merz, mai shekara 69 kuma mai ra’ayin riƙau shi ne ake ganin zai iya yin nasara ya zama shugaban gwamnatin Jamus ɗin ta gaba, a wannan zaɓe da Amurka da Turai suka zuba wa ido.

Mista Merz ya yi alƙawarain gyara komai a cikin shekara huɗu – a ƙasar da ita ce mafi ƙarfin tattalin arziƙi a Turai, wadda kayayyakin jin daɗin jama’a suka yi baya.

Idan har jam’iyyar Merz wato Christian Democrats (CDU) ta yi nasara, to zai buƙaci ya yi haɗaka da aƙalla jam’iyya ɗaya, wataƙila ta Olaf Scholz, Social Democrats, wadda gwamnatinta ta ruguje a shekarar da ta wuce.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp