fidelitybank

Hana tuƙin dare an rage aikata laifuka a Kano – KAROTA

Date:

Sabuwar dokar takaita zirga-zirgar Babura masu ƙafa uku da aka fi sani da Adaidaita Sahu, ta rage matsalar fashi da makami da sace-sacen waya da sauran abubuwan da suka shafi zamantakewa.

Jihar Kano dai ta sha fama da yawaitar fashin dare, fashin gidaje, da sauran laifuffukan da suka shafi masu amfani da babur uku daga karfe shida na safe zuwa karfe 10 na dare.

Da yake zantawa da manema labarai kan dokar, babban daraktan hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, Baffa Babba DanAgundi, a ranar Alhamis, ya ce, an samu raguwar masu aikata laifuka a jihar bayan haramcin ta.

Ya ce, “duk da cewa binciken da muka yi ya nuna cewa ɗimbin Ma’aikatan babur waɗanda ke gudanar da ayyukansu bisa manufa ta doka.

Baffa Babba DanAgundi ya bayyana cewa, wadanan ‘yan kadan sun ci gaba da aikata laifuka daban-daban na sace-sacen waya da fashi da makami da ma hada baki da masu garkuwa da mutane.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp