fidelitybank

Hana shaidar izinin shiga Amurka ga ‘yan siyasa na nuni da magudin zabe – Bwala

Date:

Kakakin jam’iyyar Peoples Democratic Party PDP, kuma Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben da ya gabata, Daniel Bwala, ya ce, sabuwar dokar takaita bizar da Amurka ta yi wa wasu ‘yan siyasa, shaida ce ta magudin zabe.

Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken, a ranar Litinin din nan ya bayyana cewa gwamnatinsa ta sanya takunkumin hana shige da fice a kan wasu mutane da ake zargi da yi wa dimokradiyya zagon kasa a zaben da aka kammala kwanan nan a Najeriya.

Da yake magana game da lamarin, jigon na PDP wanda ya yi magana a ranar Talata lokacin da ya bayyana a cikin shirin talabijin na Arise, ya yi zargin cewa mutanen da aka sanya hannu kan wannan takunkumin jami’an gwamnati ne.

Karanta Wannan: Amurka ta yi daidai ta hana bisa ga duk wanda ya ci dunduniyar demokradiya – Timi

Ya ce, “Hana ba da takardar izinin shiga Amurka ga wadanda suka yi zagon kasa a zaben ya sake jaddada cewa zaben 2023 ya yi kura-kurai.

“Yawancin wadannan zababbun mutane ne jami’an gwamnati kamar gwamnoni, ministoci, shugabannin ma’aikatun gwamnati da kuma daidaikun mutane masu aiki a madadin gwamnati.”

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp