fidelitybank

Hana karatun digiri na ƙasar Togo da Benin zai shafi ɗalibai 15,000 – NANS

Date:

Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya ta NANS, reshen ƙasar Benin, ta yi kira ga hukumomin Najeriya da su sassauta dokar soke tantance takardun shaidar karatun digiri daga ƙasashen Benin da Togo,

Shugaban ƙungiyar NANS reshen ƙasar Benin Ugochukwu Favour ne ya yi wannan kira a lokacin wata tattaunawa da yi da kafar yaɗa labarai ta Channels ranar Alhamis.

Yana mai cewa matakin zai shafi ɗaliban Najeriya 15,000 da ke karatu yanzu haka a ƙasar ta Benin.

A farkon makon nan ne wani ɗan jaridar Daily Nigerian ya bayyana yadda ya samu digirin boge cikin mako shida a wata jami’a da ke ƙasar ta Benin har ma ya samu damar shiga sansanin ‘yan yi wa ƙasa hidima.

Bayan ɓullar rahoton ne gwamnatin Najeriya ta fitar da sanarwar dakatar da tantance takardun shaidar digiri daga ƙasashen Benin da Togo.

To sai dai shugaban ƙungiyar ɗalibana Nejeriya NANS, reshen ƙasar Benin ya ce ya kamata gwamnati ta yi la’akari da ɗaliban da suka samu gurbin karatu kuma suke karatun ta hanyar da ta dace.

“Abin da zan ce shi ne, ya kamata gwamnatin tarayya ta duba lamarin, babu yadda za a yi don abu ya faru a wata makaranta, sannan a yi hukuncin da zai shafi kowa, saboda matakin ya shafi ɗalibai kusan 15,000 da ke karatu a Benin”.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp