fidelitybank

Hamas za ta dandana kudarta sakamakon canja gawar Bibas – Netanyahu

Date:

Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya gargaɗi Hamas cewa za ta ɗanɗani kuɗarta kan abin da ya kira “zalunci da mugunta” da suka yi na saɓa wa yarjejeniyar tsagaita wuta.

Kalaman nasa na zuwa ne bayan gwaje-gwajen binciken gawarwakin da Isra’ila ta yi ya nuna gawar da aka dawo da ita daga Gaza a ranar Alhamis ba ta ƴar Isra’ila Shiri Bibas da aka yi garkuwa da shi ba ne.

Hamas ta ce da alama an yi kuskuren sanya gawar Shiri Bibas cikin waɗanda aka binne cikin ɓaraguzai bayan wani harin Isra’ila ta sama a Gaza, wanda ta ce shi ne ya kasheta tare da ƴaƴanta biyu maza biyu ƙanana.

Gwajin ya tabbatar da gawarwakin yaran nata biyu da aka mayar ranar Alhamis.

Sai dai Isra’ila ta ce gwajin da aka yi ya nuna cewa ƴan ta’adda ne suka kashe su.

Tuni dai Hamas ta fitar da sunayen mutum shida masu rai da za a sako ranar Asabar

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp