fidelitybank

Hamas ta mika sakon ta’aziyyar ta ga Hezbollah

Date:

Ƙungiyar Hamas ta Falasɗinawa, wadda ita da Hezbollah ke samun goyon bayan Iran, ta jajanta wa Hezbollah rasuwar jagoranta, Hassan Nasarallah.

Cikin wata sanarwa da ƙungiyar da ke Gaza ta fitar, ta ce tana alhinin rasuwar shugaban na Hezbollah, sannan ta ce tana tare da ‘yan ƙungiyar Hezbollah da ke Lebanon.

Yayin da aka kwashe tsawon gomman shekaru ana yaƙi tsakanin Isra’ila da Hezbollah, na baya-bayan na ya faru ne bayan harin da Hamas ta ƙaddamar cikin Isra’ila ranar 7 ga watan Oktoban bara, tare da kisan kusan mutum 1,200.

Faɗa tsakanin Hezbollah da Isra’ila ya fara ne a ranar 8 ga watan Oktoban 2023, kwana guda bayan harin na Hamas.

Hezbollah ta riƙa harba rokoki zuwa cikin Isra’ila domin nuna goyon bayanta ga Falasɗinawa, kuma ta alƙawarta ci gaba da hakan, har sai an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yaƙin Gaza.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp