fidelitybank

Hamas ta ce ba za ta saki sauran Yahudawa ba sai an saki Falasdinawa 600

Date:

Ƙungiyar Falasɗinawa ta Hamas ta ce ba za ta ci gaba da tattaunawar zaman lafiya da Isra’ila ba har sai ta sako fursunoni Flasdinawa sama da 600 kamar yadda aka cim ma yarjejeniya tun da fari.

Isra’ila ta jinkirta sakin Falasdinawa sama da 600 a ranar Asabar bayan Hamas ta mika wa kungiyar agaji ta Red Cross Isra’ilawa shida masu rai da take garkuwa da su.

Firaminista Benjamin Netanyahu ya ce sun ɗauki matakin ne “har sai an tabbatar da sakin rukuni na gaba na mutanen da ake garkuwa da su, kuma sai Hamas ta daina gabatar da su a gaban ‘yankallo”.

Ya kuma yi barazanar a kowanne lokaci Isra’ila ka iya komawa yaƙin da suka kwashe sama da shekara suna gwabzawa a Zirin Gaza.

A farkon watan Maris ne wa’adin z farangoko na yarjejeniyar tsagaita wutar zai ƙare.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp