fidelitybank

Hamas ta amince da tsagaita wuta a Gaza

Date:

Jagorancin ƙungiyar Hamas ya ce sun amince da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza.

A wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar, Hamas ta shaida wa masu shiga tsakani na ƙasashen Qatar da Egypt dangane da shawarar amincewar.

Kawo yanzu dai babu cikakken bayani dangane da yarjejeniyar da suka haɗa da tsawon lokacin tsagaita wuta da kuma makomar mutanen da Hamas suka yi garkuwa da su a Gaza.

Jami’an ƙungiyar ta Hamas na cewa yanzu zaɓi ya ragewa Isra’ila tunda su sun amince da sharuɗɗan yarjejeniyar.

A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X, shugaban Hamas, Isma’il Haniyeh ya kira firaiministan Qatar, Sheikh Mohammed bin Abdulrahman Al Thani da kuma ministan bayanan sirri na Egypt, Abbas Kamel inda ya sanar da su dangane da amincewar da Hamas ɗin ta yi gar yarjejeniyar tsagaita wuta.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp