fidelitybank

Halin da Najeriya ke ciki ya na damu na – IBB

Date:

Tsohon shugaban ƙasa, Ibrahim Badamasi Babagida IBB, ya nuna matuƙar damuwa dangane da halin da kasar ta tsinci kanta na taɓarɓarewar tsaro.

A wata hira da ya yi da BBC, Ibrahim Babangida, ya ce, yanzu akwai bukatar ‘yan kasar su dage da addu’o’in samun sassauci daga kashe-kashen da suka yawaita a sassan kasar.

Sannan ya jaddada bukatar bai wa jami’an tsaro hadin-kai don kakkaɓe ɓata-gari.

Tsohon shugaban ƙasar na mulkin soja, ya ce ya wajaba a janyo hankali a’lummar kasar da su nuna jajircewa da yin addu’oi da kyakkyawan fata ga Najeriya saboda ‘yan kasar ba su da wata kasa bayan ita.

“Tilas mu tabbabatar mun yi wa kasarmu addu’a, domin neman hadin-kan kasa da al’umma baki daya,” in ji shi.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp