fidelitybank

Hadimin Buhari ya ƙi amincewa da sakamakon zaɓe

Date:

Tsohon hadimin shugaba Muhammadu Buhari, kan kafafen sada zumunta Bashir Ahmed da ke nema takarar dan majalisar wakilai ya yi watsi da sakamakon zaben fidda gwani da aka yi a Kano.

Bashir Ahmed wanda ke neman wakiltar kananan hukumomin Gaya da Ajingi da Albasu ne a matsayin tarayya, ya kafa hujjar rikici a matsayin dalilin da ya sanya ya yi watsi da sakamakon.

Rahotanni sun bayyana cewa an kasa cimma maslaha tsakanin ‘yan takara da dama a mazabu masu yawa.

Ciki kuwa har da Fagge da Kano Municipal da Baya da Ajingi da Albasu, Kiru da Bebeji da dai sauransu.

Ya yi zargin kawo ‘yan daba domin tayar da hankali da ganin ba a yi zaben ba yadda ya kamata, ya ce hakan yasa ya fice daga dakin zaben saboda tsaro.

An bayyana dan majalisar tarayya da ke ci a yanzu Abdullahi Mahmood Gaya a matsayin wanda ya lashe zaben.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp