fidelitybank

Hadewar jam’iyyun NNPP da LP abu ne da ba zai yu ba – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano, kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabi’u Kwankwanso, ya bayyana dalilin da ya sa ba za a iya dorewar kawancen jam’iyyarsa da jam’iyyar Labour (LP) ba.

Kwankwanso, wanda ya yi jawabi ga ‘ya’yan jam’iyyar a Gombe ranar Asabar, ya yi nuni da cewa, ba zai iya amincewa da zama abokin takarar kowa ba, saboda ci gaban jam’iyyarsa.

An gudanar da shawarwari tsakanin NNPP da LP domin kulla kawance gabanin babban zaben 2023.

Bisa ga gaggarumin gazawar da gwamnatin APC ta yi a yanzu, ‘yan Najeriya da dama sun yi tir da tikitin takarar Obi-Kwankwanso a matsayin hanyar rusa manyan jam’iyyun kasar nan.

Da yake magana kan wannan ci gaban, Kwankwanso ya bayyana cewa, zabi daya da ake da shi shine Peter Obi ya zama abokin takararsa.

Ya jaddada cewa, hakan zai kara wa yankin Kudu-maso-Gabas fatan zama shugaban kasa a shekaru masu zuwa.

Ya ce: “Daga tattaunawar da aka yi da jam’iyyar Labour, babban batu shi ne wanda zai zama shugaban kasa idan jam’iyyun suka hade.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp